You are here: Home » Chapter 3 » Verse 46 » Translation
Sura 3
Aya 46
46
وَيُكَلِّمُ النّاسَ فِي المَهدِ وَكَهلًا وَمِنَ الصّالِحينَ

Abubakar Gumi

"Kuma yana yi wa mutãne magana a cikin shimfiɗar jariri, da kuma lõkacin da yana dattijo, kuma yana daga sãlihai."