You are here: Home » Chapter 3 » Verse 158 » Translation
Sura 3
Aya 158
158
وَلَئِن مُتُّم أَو قُتِلتُم لَإِلَى اللَّهِ تُحشَرونَ

Abubakar Gumi

Kuma lalle ne idan kun mutu ko kuwa aka kashe ku, haƙĩƙa, zuwa ga Allah ake tãra ku.