You are here: Home » Chapter 27 » Verse 72 » Translation
Sura 27
Aya 72
72
قُل عَسىٰ أَن يَكونَ رَدِفَ لَكُم بَعضُ الَّذي تَستَعجِلونَ

Abubakar Gumi

Ka ce: "Akwai fatan sãshen abin da kuke, nẽman gaggãwarsa, ya kasance yã kuturta a gare ku."