You are here: Home » Chapter 27 » Verse 27 » Translation
Sura 27
Aya 27
27
۞ قالَ سَنَنظُرُ أَصَدَقتَ أَم كُنتَ مِنَ الكاذِبينَ

Abubakar Gumi

Ya ce: "Za mu dũba shin kã yi gaskiya ne, kõ kuwa kã kasance daga maƙaryata?"