You are here: Home » Chapter 26 » Verse 102 » Translation
Sura 26
Aya 102
102
فَلَو أَنَّ لَنا كَرَّةً فَنَكونَ مِنَ المُؤمِنينَ

Abubakar Gumi

"Sabõda haka dã lalle munã da (dãmar) kõmawa, dõmin mu kasance daga mũminai!"