You are here: Home » Chapter 24 » Verse 7 » Translation
Sura 24
Aya 7
7
وَالخامِسَةُ أَنَّ لَعنَتَ اللَّهِ عَلَيهِ إِن كانَ مِنَ الكاذِبينَ

Abubakar Gumi

Kuma ta biyar cẽwa 'La'anar Allah ta tabbata a kansa, idan ya kasance daga maƙaryata.'