You are here: Home » Chapter 20 » Verse 21 » Translation
Sura 20
Aya 21
21
قالَ خُذها وَلا تَخَف ۖ سَنُعيدُها سيرَتَهَا الأولىٰ

Abubakar Gumi

Ya ce: "Ka kãma ta kuma kada ka ji tsõro. Za Mu mayar da ita ga hãlinta na farko."