You are here: Home » Chapter 2 » Verse 56 » Translation
Sura 2
Aya 56
56
ثُمَّ بَعَثناكُم مِن بَعدِ مَوتِكُم لَعَلَّكُم تَشكُرونَ

Abubakar Gumi

Sa'an nan kuma Muka tãyar da ku daga bãyan mutuwarku, tsammãninku, kuna gõdẽwa.