You are here: Home » Chapter 2 » Verse 53 » Translation
Sura 2
Aya 53
53
وَإِذ آتَينا موسَى الكِتابَ وَالفُرقانَ لَعَلَّكُم تَهتَدونَ

Abubakar Gumi

Kuma a lõkacin da Muka baiwa Mũsa Littãfi da rarrabẽwa, tsammãninku, kuna shiryuwa.