You are here: Home » Chapter 2 » Verse 147 » Translation
Sura 2
Aya 147
147
الحَقُّ مِن رَبِّكَ ۖ فَلا تَكونَنَّ مِنَ المُمتَرينَ

Abubakar Gumi

Gaskiya daga Ubangijinka take sabõda haka, lalle kada ka kasance daga mãsu shakka.