You are here: Home » Chapter 16 » Verse 82 » Translation
Sura 16
Aya 82
82
فَإِن تَوَلَّوا فَإِنَّما عَلَيكَ البَلاغُ المُبينُ

Abubakar Gumi

To, idan sun jũya, to, abin da ya wajaba a kanka, shi ne iyarwã kawai, bayyananniyã.