You are here: Home » Chapter 16 » Verse 17 » Translation
Sura 16
Aya 17
17
أَفَمَن يَخلُقُ كَمَن لا يَخلُقُ ۗ أَفَلا تَذَكَّرونَ

Abubakar Gumi

Shin, wanda Yake yin halitta yanã yin kama da wanda ba ya yin halitta? Shin fa, bã ku tunãwa?