You are here: Home » Chapter 15 » Verse 96 » Translation
Sura 15
Aya 96
96
الَّذينَ يَجعَلونَ مَعَ اللَّهِ إِلٰهًا آخَرَ ۚ فَسَوفَ يَعلَمونَ

Abubakar Gumi

Waɗanda suke sanyãwar wani abin bautãwa na dabam tare da Allah, sa'an nan da sannu zã su sani.