You are here: Home » Chapter 15 » Verse 52 » Translation
Sura 15
Aya 52
52
إِذ دَخَلوا عَلَيهِ فَقالوا سَلامًا قالَ إِنّا مِنكُم وَجِلونَ

Abubakar Gumi

A lõkacin da suka shiga gunsa, sai suka ce: "Sallama." Ya ce: "Lalle mũ, daga gare ku, mãsu firgita ne."