You are here: Home » Chapter 76 » Verse 12 » Translation
Sura 76
Aya 12
12
وَجَزاهُم بِما صَبَروا جَنَّةً وَحَريرًا

Abubakar Gumi

Kuma Ya sãka musu sabõda haƙurin da suka yi, da Aljanna da tufãfin alharini.