You are here: Home » Chapter 7 » Verse 21 » Translation
Sura 7
Aya 21
21
وَقاسَمَهُما إِنّي لَكُما لَمِنَ النّاصِحينَ

Abubakar Gumi

Kuma ya yi musu rantsuwa; Lalle ne nĩ, a gare ku, haƙĩƙa, daga mãsu nasĩha ne.