You are here: Home » Chapter 7 » Verse 159 » Translation
Sura 7
Aya 159
159
وَمِن قَومِ موسىٰ أُمَّةٌ يَهدونَ بِالحَقِّ وَبِهِ يَعدِلونَ

Abubakar Gumi

Kuma daga mutãnen Mũsã akwai al'umma, sunã shiryarwa da gaskiya, kuma da ita suke yin ãdalci.