You are here: Home » Chapter 7 » Verse 106 » Translation
Sura 7
Aya 106
106
قالَ إِن كُنتَ جِئتَ بِآيَةٍ فَأتِ بِها إِن كُنتَ مِنَ الصّادِقينَ

Abubakar Gumi

Ya ce: "Idan kã kasance kã zo da wata ãyã, to, ka kãwõ ta, idan kã kasance daga mãsu gaskiya."