You are here: Home » Chapter 19 » Verse 66 » Translation
Sura 19
Aya 66
66
وَيَقولُ الإِنسانُ أَإِذا ما مِتُّ لَسَوفَ أُخرَجُ حَيًّا

Abubakar Gumi

Kuma mutum yana cẽwa, "Shin idan na mutu lalle ne haƙĩ ƙa da sannu zã a fitar da ni inã mai rai?"