You are here: Home » Chapter 19 » Verse 13 » Translation
Sura 19
Aya 13
13
وَحَنانًا مِن لَدُنّا وَزَكاةً ۖ وَكانَ تَقِيًّا

Abubakar Gumi

Kuma (Muka sanya shi) abin girmamãwa daga gunMu, kuma mai albarka, kuma ya kasance mai ɗã'ã da taƙawa.