You are here: Home » Chapter 15 » Verse 16 » Translation
Sura 15
Aya 16
16
وَلَقَد جَعَلنا فِي السَّماءِ بُروجًا وَزَيَّنّاها لِلنّاظِرينَ

Abubakar Gumi

Kuma lalle ne, haƙĩƙa Mun sanya waɗansu masaukai a, cikin sama, kuma Muka ƙawãta ta ga masu kallo.