You are here: Home » Chapter 15 » Verse 12 » Translation
Sura 15
Aya 12
12
كَذٰلِكَ نَسلُكُهُ في قُلوبِ المُجرِمينَ

Abubakar Gumi

Kamar wancan ne Muke shigar da shi a cikin zukãtan mãsu laifi.